Ilimi Hasken Rayuwa
Matashin da ya kera jirgi mara matuki a Kaduna kashi na 3
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:59
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya ci gaba da gudana kan wani matashi dan jihar Kaduna da ya kera jirgin sama mara matuki da ke sarrafa kan shi. Ana iya amfani da wannan jirgin ta fannoni da dama da suka hada da bangaren tsaro da kiwon lafiya da kafofin yada labarai.