Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Matashin da ya kera injin taimaka wa manoma a Bauchi

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya ci gaba da tattaunawa da daya daga cikin matasan da ke da fasahar kere-kere a Najeriya, inda a wannan karo shirin ya sake lekawa jihar Bauchi don zanta wa da matashin da ya yi kere-kere da dama da suka hada da injin taimaka wa manoma.

Wani injin saukaka noma da Muhammad Sharif, wani matashi a garin Bauchi ya kera.
Wani injin saukaka noma da Muhammad Sharif, wani matashi a garin Bauchi ya kera. RFI Hausa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.