Ilimi Hasken Rayuwa
Matashin da ya kera injin taimaka wa manoma a Bauchi
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya ci gaba da tattaunawa da daya daga cikin matasan da ke da fasahar kere-kere a Najeriya, inda a wannan karo shirin ya sake lekawa jihar Bauchi don zanta wa da matashin da ya yi kere-kere da dama da suka hada da injin taimaka wa manoma.