Ilimi Hasken Rayuwa
Matsalar cin hanci da rashawa ta yiwa fannin ilimi illa a kasashen Afrika - Transparency
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:20
Shirin wannan makon na Ilimi Hasken Rayuwa da Bashir IbrahimIdris ya gabatar, ya maida hankali ne kan rahoton da kungiyar Transparency International ta wallafa da ke nuna cewa matsalar cin hanci da rasahawa ya yiwa fannin ilimi illa mai zurfi a kasashen yammacin nahiyar Afrika.