Ilimi Hasken Rayuwa
Illar da wayoyin hannu ke haifarwa ga matasa kashi na 2
Wallafawa ranar:
Kunna - 11:15
Shirin Ilimi hasken Rayuwa na wannan mako, wanda Bashir Ibrahim Idris ya gabatar ya ci gaba da tattaunawa da masana kan wani rahoton da aka fitar a baya bayan nan da ya bayyana Illolin dake tattare wayoyin hannu kirar Smart Phones, inda ya ce a halin yanzu matasa sun zama tamkar bayi ga wayoyin da kuma shiga shafukan yanar gizo.