Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Abdallah Uba kan karrama Najeriya a fagen ilimi

Wallafawa ranar:

Hukumar Kula da ilimi, al’adu da kimiya ta Majalisar Dinkin Duniya ta ware kowacce ranar 8 ga watan Satumba a matsayin ranar yaki da jahilci, in da ake nazarin kokarin da ake na tabbatar da cewar kowanne Bil Adama ya samu ilimi. Wannan ya sa an gudanar da bukukuwa a birnin Paris in da aka karrama kasashe 5 kan rawar da suke takawa wajen harkar bada ilimi, cikinsu har da Najeriya in da aka karrama Budaddiyar Jami'ar Najeriya, wato NOUN da ake karatu a gida da kuma hukumar gidan yarin kasar. Bayan bikin, Farfesa Abdallah Uba Adamu, shugaban Jami’ar ta NOUN ya yi Bashir Ibrahim Idris karin bayani.

National Open University of Nigeria. (NOUN)
National Open University of Nigeria. (NOUN) The Guardian Nigeria
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.