Ilimi Hasken Rayuwa
Sashen dake bicinke kan lafiyar dabobi a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
A cikin shirin Ilimi hasken rayuwa,Bashir Ibrahim Idris ya samu tattaunawa da kwarraren likita a sha'anin kiwon lafiyar dabobi a Najeriya.A cikin shirin za ku ji ta yada ake gudanar da bincike domin samar da magunguna na warkar da ciwo .