Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Ilimi: Matasa sun kera "A daidaita sahu" a Kano

Wallafawa ranar:

Bayan kera wani karamin jirgin sama, wasu matasa a garin Kano da ke Tarayyar Najeriya sun sake Kera Keke mai taya uku da ake kira A daidaita sahu a garin Kano tare da wasu kayayyakin kere keren Fasaha. Shirin Ilimi Hasken Rayuwa ya zanta da Matasan da ake kira Matasan Karama Fage.

Kayayyakin kere karen Fasaha da wasu matasa suka kera a garin Kano.
Kayayyakin kere karen Fasaha da wasu matasa suka kera a garin Kano. RFI/Dandago
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.