Isa ga babban shafi
Zambabwe

Zimbabwe za ta fice gasar cin kofin Duniya

Saboda Matsalar kudi, kasar Zimbabwae za ta fice daga wasanninnin neman shiga gasar cin kofin Duniya. Rahotanni sun ce hukumar kwallon kafar kasar ba ta da kudin da za ta dauki nauyin wasa tsakanin Zimbabwe da Masar.

Tsohon shugaban hukumar kwallon kafar Brazil, Ricardo Teixeira, yana gaisawa da ronaldo tsohon dan wasan Brazil a lokacin da zasu gudanar da wani taron kwamitin shirya gasar cin kofin Duniya da Brazil zata dauki nauyi a shekarar 2014.
Tsohon shugaban hukumar kwallon kafar Brazil, Ricardo Teixeira, yana gaisawa da ronaldo tsohon dan wasan Brazil a lokacin da zasu gudanar da wani taron kwamitin shirya gasar cin kofin Duniya da Brazil zata dauki nauyi a shekarar 2014. REUTERS/Sergio Moraes
Talla

Mataimakin Shugaban hukumar kwallon kafar Zimbabwe Ndumiso Gumede yace basu da kudin biyan ‘Yan wasa kudaden alawus da sauran kudadensu na lada don haka suke tunanin ficewa daga duk wani wasa na kasa da kasa har sai gwamnati ta samar da kudi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.