Kwallon kafa
Ghana ta dauki Appiah matsayin kocin Black Stars
Hukumar kwallon kafar kasar Ghana ta dauki James Kwesi Appiah matsayin kocin Black Stars bayan sallamar Goran Stevanovic a watan jiya saboda rashin tsallakewa da ‘yan wasan Ghana buga wasan karshe a gasar cin kofin Afrika da aka gudanar a kasashen Gabon da Equatorial Guinea.
Wallafawa ranar:
Talla
A yau Talata ne Mista Appiah wanda dan kasar Ghana ne zai gana da hukumar kwallon kafar kasar domin tabbatar yarjejeniyar sabon aikin shi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu