Waiwaye Adon Tafiya
Shugaban Najeria, Goodluck Jonathan ya kira wani taron gaggawa kan kudin tallafi yaki da cutar kanjamau
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:23
Bitan wasu daga cikin labaran da suka faru a cikin mako a duk fadin duniya, ciki har da taron gaggawa da shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya kira akan cutar kanjamau.