Shirin Waiwaye Adon Tafiya yakan diba muhimman labaran Duniya a Mako. Shirin ya yi bayani game da zaben Faransa da aka gudanar ranar 6 ga Watan Mayu da rikicin siyasar Myanmar da Hare haren da aka kai a Najeriya. A ranar 2 ga watan Mayu ne kuma aka cika shekara da kisan Osama Bin Laden da dakarun Amurka suka ce sun kashe a Pakistan