Wasanni
Benzema zai rasa buga wasan zakarun Turai saboda rauni - Zidane
Karim Benzema na iya rasa wasan da Real Madrid da kara da Atalanta a gasar zakarun Turai a mako mai zuwa, bayan da Zinedine Zidane ya tabbatar da cewa dan wasan ya ji rauni yayin wasa ranar Alhamis.
Wallafawa ranar:
Talla
Benzema bai halarci atisaye a safiyar yau Juma'a ba, kuma Zidane ya ce, bai cikin tawagar ‘yan wasan da zasuyi tattaki ranar Asabar domin karawa da Real Valladolid a gasar Laliga.
To sai dai, Har yanzu kungiyar ba ta tabbatar da takamaiman irin rauni da dan wasan ya samu ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu