Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Taron Paris : Farfesa Adamu Tanko na Jami’ar Bayero Kano

Wallafawa ranar:

A yau Litinin ake soma taron duniya na magance matsalar canjin yanayi a birnin Paris inda shugabanin kasashe 150 za su halarta. Taron na zuwa ne bayan an gudanar da zanga-zanga a sassan kasashen duniya domin kir aga shugabannin duniya su amince da yarjejeniyar rage fitar da gurbataccen iska. Game da taron Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Adamu Tanko masanin kimiyar muhalli a Jami’ar Bayero da ke Kano, a Najeriya.

Shugaban Faransa François Hollande tare da  Ban Ki-moon da Ministan Muhalli ta Ségolène Royal a taron sauyin yanayi a Paris
Shugaban Faransa François Hollande tare da Ban Ki-moon da Ministan Muhalli ta Ségolène Royal a taron sauyin yanayi a Paris REUTERS/Christian Hartmann
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.