Dandalin Siyasa
Majalisar Najeriya ta gayyaci Buhari don yi mata bayani kan tsaro
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:12
Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari kan kiran da Majalisar Tarayyar Najeriya ta yi shugaba Muhammadu Buhari don yi mata bayani kan tabarbarewar tsaro a kasar.