Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan wasan da ya wakana tsakanin Najeriya da Ivory Coast a gasar AFCON

Wallafawa ranar:

Ivory Coast ta shiga sahun kasashen Kamaru da Masar wadanda ke da tarihin daukar nauyin gasar cin kofin Afrika da kuma lashe kofin a lokaci guda, bayan nasararta ta dokea ranar Lahadi.

Dan wasan Najeriya Victor Osimeh daga hagu tare da dan waan bayan Ivory Coast Ousmane Diomande, yayin fafatawarsu a wasan rukuni na gasar AFCON.
Dan wasan Najeriya Victor Osimeh daga hagu tare da dan waan bayan Ivory Coast Ousmane Diomande, yayin fafatawarsu a wasan rukuni na gasar AFCON. AFP - FRANCK FIFE
Talla

 

Wannan ne karo na 3 da Ivory Coast ke lashe kofin wannan gasa a tarihi bayan nasararta a 1993 da 2015 wadanda dukkaninsu ta kai labari ta hanyar nasara a bugun fenariti.

A bangare guda, Najeriya mai tarihin lashe kofin AFCON sau 3 wannan ne karo na 8 da ta ke haskawa a wasan karshe na gasar kuma karo na 5 da ta ke shan kaye.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Nasiruddeen Muhammad.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.