Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan wasannin kasashen da suka rage a gasar AFCON
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:05
Yayin da aka doshi zagayen dab da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta AFCON da ke gudanar a kasar Ivory Coast, ko wacce kasa ce za ta lashe wannan gasa?
Talla
Kasashen Najeriya da Afirka ta Kudu, sai kuma Ivory Coast mai masaukin baki za ta fafata da jamhuriyar dimokaradiyyar Congo.
Ko wadanne kasashe ne za su fafata a zagayen karshe?
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin, tare da Nasiru Sani.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu