Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan gazawar gwamnatin Najeriya na dasa itatuwa sama da dubu 200

Wallafawa ranar:

A yayin taron  yanayi na  27 wanda Majalisar Dinkin Duniya ta shirya a shekarar da ta gabata,  gwamnatin Tarayyar Najeriya ta tashi ta sanar wa duniya cewa za ta dauki matasa masu jini a jika aikin dashen itatuwa har dubu dari 2 da 50 a duk shekara, a shirin da take na daukar mataki a game da sauyin yanayi.

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu. 8/05/23
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu. 8/05/23 AP - Ben Curtis
Talla

Shekara guda bayan wannan alwashi na gwamnatin Najeriya, bincike ya nuna cewa kusan an jefa wannan shiri a kwandon shara, a yayin da ya rage ‘yan kwanaki a bude taron yanayi na 28 da aka wa lakabi da COP 28.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.