Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin Masu Saurare kan yajin aikin kungiyar kwadago ta Najeriya

Wallafawa ranar:

Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun fara yajin aikin sai baba ta gana daga jiya Talata, matakin da suka ce sun dauke shi ne saboda nuna bacin rai dangane da dukan da aka yi wa shugabansu na kasa da kuma yadda gwamnati ta yi biris daga bukatunsu. 

Shugaban kungiyar kwadago ta NLC a Najeriya Joe Ajaero.
Shugaban kungiyar kwadago ta NLC a Najeriya Joe Ajaero. © Daily Trust
Talla

 

An dai fara yajin aiki ne duk da cewa kotu ta fitar da hukuncin da ke bayyana shi a matsayin wanda ya kauce wa ka’ida. 

Shin ko wannan yajin aiki ke shafi yadda lamurra ke gudana a yankunanku? 

Yaya kuke ganin cewa gwamnati da kungiyoyin kwadagon za su iya warware sabanin da ke tsakaninsu domin kawo karshen wannan yajin aiki? 

Ku latsa alamar sauti domin sauraren mabanbantan ra'ayoyin jama'a.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.