Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin Masu Saurare kan yawaitar hadurran kwale-kwale a Najeriya

Wallafawa ranar:

A Najeriya, kowace shekara daruruwan mutane ne ke rasa rayukansu sanadiyyar hadurran jiragen ruwa a kan kogunan kasar. 

Abdurrahman Gambo Ahmad
Abdurrahman Gambo Ahmad © RFI
Talla

 

A mafi yawan yankunan da wadannan hadurra ke faruwa, jama’a ba su da wata hanyar gudanar da sufuri face ta jiragen ruwa. 

Shin wadanne dalilai ne ke haddasa faruwar hadurran jiragen ruwa a Najeriya, shin daukar fasinjoji da kaya fiye da kima ne, ko kuma rashin bin ka’ada? 

Shin wadannan matakai ne ya kamata a dauka domin samar da tsaro a kan hanyoyi da kuma sufurin ruwa a Najeriya? 

Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin tare da Murtala Adamu

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.