Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan yadda gwamnatin sojin Nijar ke korar wakilan kasa-da-kasa da ke kasar

Wallafawa ranar:

Bayan jakada da kuma dakarun Faransa, a yanzu kuma sojoji da suka kwaci mulki a Jamhuriyar Nijar, sun umurci shugabar ofishin MDD da ta fice daga kasar a cikin kwanaki uku. 

Firaministan gwamnatin sojin Nijar kenan, Ali Mahamane Lamine Zeine yayin wani taron manema labarai a Yamai, babban birnin kasar, ranar hudu ga watan satumba, 2023.
Firaministan gwamnatin sojin Nijar kenan, Ali Mahamane Lamine Zeine yayin wani taron manema labarai a Yamai, babban birnin kasar, ranar hudu ga watan satumba, 2023. REUTERS - STRINGER
Talla

Mahukuntan sojin na zargin jami’ar ce da yin kare tsaye a game da muradun jamhuriyar Nijar a matakin kasa da kasa. 

Abin tambayar shine, ko ya ya wannan takun saka tsakanin sojojin Nijar da kuma kasashen duniya za ta kasancdce? 

Anya kuwa hakan zai haifar wa kasar ta Nijar da sakamako mai kyau? 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.