Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ana zargin kamfanonin kasashen waje da sace wa Afirka arzikin karkashin kasa

Wallafawa ranar:

Shirin Ra'ayoyin Masu Sauraro na wannan rana ya bayar da damar tattaunawa a kan zargin da  aka dade ana yi wa wasu kamfanonin kasashen waje kan aikin hakar ma’adinai ba a kan ka’ida ba tare da taimaka wa wajen yaduwar makamai a kasashen da dama na Afirka. 

Wani filin hakar ma'adanai a nahiyar Afirka.
Wani filin hakar ma'adanai a nahiyar Afirka. © REUTERS/Zohra Bensemra
Talla

Ko a lokacin da yake jawabi cikin Zauren Majalisar Dinkin Duniya, shugaban Najeriya Bola Tinubu, ya fito fili karara inda ya ce yanzu haka akwai kamfanoni da dama da kuma mutane daidaiku da ke cikin wannan haramtacciyar safara. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.