Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin masu sauraro kan karewar wa'adin da ECOWAS ta bai wa sojojin Nijar

Wallafawa ranar:

Shirin ra'ayoyin masu sauraro na wannan rana ya bayar da  damar tattaunawa ne akan karewar wa’adin mako daya da Kungiyar Ecowas/Cedeao ta bai wa sojoji domin dawo da Mohamed Bazoum kan karagar mulkin Jamhuriyar Nija, amma ga alama har zuwa yau yanzu sojojin ba su canza ra’ayi ba. 

Bola Ahmed Tinubu, shugaban Najeriya, da ke jagorancin Kungiyar Kasashen Yammacin Afirka ECOWAS ko CEDEAO
Bola Ahmed Tinubu, shugaban Najeriya, da ke jagorancin Kungiyar Kasashen Yammacin Afirka ECOWAS ko CEDEAO AFP - KOLA SULAIMON
Talla

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da jagoran kungiyar Ecowas kuma shugaban Najeriya Bola Tinubu ke fuskantar matsin lamba da kuma kin goyon bayan wannan yunkuri daga mafi yawan al’ummar Najeriya. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.