Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan cika shekaru 12 da kawo karshen mulkin tsohon shugaban Libya Ghaddafi
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:24
Shirin ya mayar da hankali kan bikin cika shekaru 12 da kaddamar da boren da yayi sanadiyyar kawo karshen mulkin Mou'ammar Ghaddafi, har yanzu Libya na ci gaba da fama da tashe-tashen hankula da kuma rashin tsayayyar gwamnatin da za ta iya tabbatar da karfin ikonta a duk fadin kasar.
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin tare da Hauwa Muhammad.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu