Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan bawa kananan hukumomi 'yancin cin-gashin kai a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:07
A Najeriya, yanzu haka akwai kyakkyawan fatar ganin kananan hukumomi sun samu kwarya-kwaryan ‘yancin cin-gashin kansu matukar shirin yi wa kundin tsarin mulkin kasar gyara ya kammala.
Talla
Da dama daga cikin ‘yan Najeriya dai na ganin cewa kananan hukumomi su ne mafi kusa ga mafi yawan ‘yan Najeriya.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu