Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan juyin mulkin da sojoji suka sake yi a Burkina Faso

Wallafawa ranar:

A karo na biyu kenan cikin kasa da shekara guda da sojoji ke juyin Mulki a Burkina Faso, lamarin da ke nuna irin rarrabuwar kawunan da ke tsakanin sojojin kasar.

Sabon shugaban gwamnatin sojin Burkina Faso Ibrahim Traoré kenan.
Sabon shugaban gwamnatin sojin Burkina Faso Ibrahim Traoré kenan. AFP - -
Talla

A karshen makon da ya gabata ne, Kaften Ibrahim Traore ya hambarar da Laftanaar Kanar Paul-Henri Sandaogo Damiba wanda  shi ma ya kwace Mulki a cikin watan Janairun wannan shekara daga hannun zababben shugaba, wato  Roch Marc Christian Kaabore bisa zargin sa da gazawa wajen samar da tsaro a kasar.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Hauwa Muhammad ta shirya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.