Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu sauraro kan illar gurbatacciyar iska ga lafiyar dan adam
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:00
Gwamnatin Jihar Legas da ke Najeriya ta ce yara akalla dubu 22 da 500 ne suka mutu a Jihar sakamakon shakar gurbatacciyar iska, abinda ke tabbatar da birnin a matsayin daya daga cikin wadanda suka fi fuskantar irin wannan matsalar a duniya baki daya.
Talla
Shugabar hukumar kare muhalli a jihar Dolapo Fasawe ce ta gabatar da wadannan alkaluma masu tada hankali.
Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Halima Sani Jumare ta shirya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu