Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayi: Kan yadda ambaliyar ruwa ke lalata amfanin gona a wasu kasashen Afirka

Wallafawa ranar:

A wani abu da masana ke dangantawa da matsalar sauyin yanayi, yanzu haka kasashe da dama na fama da matsalar ambaliyar ruwa da ke haddasa asarar rayuka da kuma barnata dukiya mai tarin yawa.

Wasu 'yan mata tsaye cikin gonar gero a kauyen Hawkantaki dake Jamhuriyar Nijar.
Wasu 'yan mata tsaye cikin gonar gero a kauyen Hawkantaki dake Jamhuriyar Nijar. AP - Jerome Delay
Talla

Daga Sudan, Zuwa Najeriya da kuma Jamhuriyar Nijar, daga watan yuni kawo yanzu sama da mutane 150 ne suka rasa rayukansu sanadiyyar wannan ambaliyar.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Halima Sani Jumare ta shirya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.