Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin Masu Saurare ( Sulhu tsakanin Chadi da 'yan tawaye)
Wallafawa ranar:
Kunna - 16:19
Shirin Ra'ayoyin Masu Saurare ya tattauna ne game da dage tattaunawar da aka fara don lalubo zaman lafiya tsakanin gwamnatin mulkin sojin Chadi da wasu kungiyoyin ‘yan tawaye da ‘yan adawa sai bayan kwanaki uku.
Talla
Mahamat Idriss Deby,wanda ya dare karagar mulki bayan mutuwar mahaifinsa Idriss Deby Itno a watan Afrilun shekarar da ta gabata ya sha alwashin mayar da kasar hayyacinta, ya kuma gudanar da zabe mai inganci.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu