Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu sauraro: Nijar ta tilastawa jami'an lafiya yin rigakafin korona
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:50
Shirin ra'ayoyin masu sauraro na wannan rana tare da Nasiri Sani ya baku damar tofa albarkacin bakinku ne dangane da shigar da jamhuriyar Nijar ta yi cikin jerin kasashen da suka tilastawa jami’an aikin lafiya da kuma daliban su karbar allurar rigakafin cutar korona domin dakile yaduwar ta.