Isa ga babban shafi
Tambaya da Amsa

Hukumar samar da wutar lantarki ta yi bayani game da kudin wuta da jama'a za su biya a Najeriya

Wallafawa ranar:

‘Tambaya Da Amsa’ shiri ne da ke kawo amsoshin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana. Bayan janye tallafin lantarki a Najeriya, hukumar samar da wutar ta yi bayani  game da rukunnai dabam dabam na masu amfani da wuta da abin da za su biya a matsayin kudin wuta. A yi mun ƙarin bayani a kan wadannan rukunnai. Menene ya sa dole sai an kasa al’umma zuwa rukuni -rukuni?

Kamfanin samar da hasken wutar lantarki na NEPA a Najeriya
Kamfanin samar da hasken wutar lantarki na NEPA a Najeriya Daily Trsut
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.