Siyasar Najeriya
'Yan Najeriya mazauna waje na bukatar a ba su damar kada kuri'a a zabe mai zuwa
Wallafawa ranar:
Kunna - 08:32
Shirin Siyasar Najeriya na wannan mako tare da Rukayya Abba Kabara ya yi dubi yiwuwar baiwa 'yan Najeriya damar kada kuri'a daga waje yayin da babban zaben kasar da ke karatowa cikin shekarar nan ta 2023.