Isa ga babban shafi
Muhallinka Rayuwarka

Gwamnatin Kano ta dukufa wajen bunkasa noman tumatir a zamanance

Wallafawa ranar:

Shirin Muhallinka Rayuwarka na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan kokarin da hukumomi ke yi a jihar Kano dake tarayyar Najeriya, domin kaucewa fuskantar matsalolin da kwararrun hukumomin kasa da kasa ke yi na yiwuwar shiga matsalar karancin abinci a Sahel, yankin da kasar ta Najeriya ke ciki.

Wata 'yar kasar Mali yayin noman zamani na gida da ake kira da 'Greenhouse Farming' a turance, a gonarta dake garin Katibougou.
Wata 'yar kasar Mali yayin noman zamani na gida da ake kira da 'Greenhouse Farming' a turance, a gonarta dake garin Katibougou. © REUTERS/Annie Risemberg
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.