Da Rabon Ganawa
Da Rabon Ganawa kashi na 27 (Yadda ICRC ke sada iyalai)
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:15
Manufar shirin Da Rabon Ganawa ita ce sake sada mutanen da suka rabu da iyalansu a sakamakon tashe-tashen hankula a yankin Tafkin Chadi musamman a arewa maso gabashin Najeriya. Kungiyar Agaji ta ICRC da RFI sun yi hadin guiwa domin sake sada wadannan mutane da 'yan uwansu. Shirin Da Rabon Ganawa tare da Rukayya Abba Kabara na mayar da hankali ne kan yadda jama'a za su sake yin tozali da 'yan uwansu.