Bakonmu a Yau
Farfesa Dicko Abderrahmane kan sabuwar yarjejeniyar sojin Rasha da Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:22
Kasar Rasha ta sanar da kulla sabuwar yarjejeniyar soji da Jamhuriyar Nijar, sakamakon ziyarar da tawagar gwamnatin sojin Nijar ta kai Moscow a karkashin jagorancin Firaminista Ali Mahamane Lamine Zein.
Talla
Dangane da tasirin wannan yarjejeniyar da kuma yadda zai taimakawa Nijar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Dicko Abderrahmane na Jami'ar Zinder, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakkiyar hirar.....
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu