Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Bashir Nuhu Mabai kan rikicin Isra'ila da Hamas

Wallafawa ranar:

Kwanaki 26 bayan barkewar yakin dake ci gaba da gudana ba tare da kaukautawa ba tsakanin Isra’ila da kungiyar Hamas, wanda yayi sanadiyar mutuwar mutane kusan dubu 10, ana fargabar yakin na iya fadada musamman ganin yadda kungiyoyi irin su Hezbollah da Houthi suka fara harba makamai a kan Israila. 

Wata mace dauke da yaron ta a Gaza da ke yankin Falasdinu.
Wata mace dauke da yaron ta a Gaza da ke yankin Falasdinu. AP - Hatem Ali
Talla

Masana na bayyana cewar ganin yadda Majalisar Dinkin Duniya kuma kasashen dake da karfin fada aji suka gaza samar da Shirin tsagaita wuta, yakin na iya daukan dogon lokaci. 

A kan haka, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Bashir Nuhu Mabai na Jami’ar Dutsinma da ke Katsinan Najeriya.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.