Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Ambasada Chika kan janyewar Faransa daga Nijar

Wallafawa ranar:

A yanzu dai ta tabbata cewa Faransa za ta janye jakada da kuma dakarunta dubu daya da 500 daga ?Jamhuriyar Nijar, bayan da sojoji suka kifar da gwamnatin dimokuradiyya da kuma zanga-zangar adawa da Faransa da aka share tsawon makwanni ana yi a kasar ta Nijar. 

Wasu sojojin Faransa
Wasu sojojin Faransa REUTERS - PASCAL ROSSIGNOL
Talla

To sai dai a zantawarsu da Abdoulkarim Ibrahim Shikal, kwararren jami’in diflomasiyya kuma tsohon jakadan Najeriya a Jamhuriyar Musulunci ta Iran Ambasada Alhaji Abubakar Chika, ya ce babban abin takaici ne yadda alaka ta yi tsami a tsakanin kasashen biyu masu dogon tarihi.  

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.