Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Janar Saleh Maina kan matakin ECOWAS game da makomar Nijar

Wallafawa ranar:

Kungiyar ECOWAS ta amince da shirin kara rundunar soji ta wucin gadi wadda za’ayi amfani da ita wajen kai hari a kan sojojin da suka yi juyin Mulki a Nijar, muddin matakan da ake dauka na diflomasiya akan Jamhuriyar Nijar suka gaza haifar da ‘da mai ido. 

Shugaban kungiyar ECOWAS, kuma shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu kenan, yayin zaman taron kungiyar da ya gudana a ranar 10 ga watan Agustan 2023 a Abuja.
Shugaban kungiyar ECOWAS, kuma shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu kenan, yayin zaman taron kungiyar da ya gudana a ranar 10 ga watan Agustan 2023 a Abuja. © AP/Gbemiga Olamikan
Talla

Daukar wannan mataki ya biyo bayan taron da shugabannin kasashen yankin suka yi a Abuja. 

Dangane da tasirin daukar matakin sojin ko kuma akasin sa, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da tsohon kwamandan runduna ta 3 ta sojojin Najeriya, Janar Saleh Maina mai ritaya.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.