Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Achille Mbembe kan tsamin dangantaka tsakanin Faransa da kasashen Afirka

Wallafawa ranar:

Yayin da kasashen duniya ke ci gaba da kokarin ganin an shawo kan sojojin da suka kwaci mulki a Jamhuriyar Nijar su amince su koma a cikin barikokinsu, wani abu da ke ci gaba da daukar hankulan jama’a shi ne yadda wannan juyin mulki ke kara bayyanar da tsamin alaka tsakanin wasu al’ummomi na Afirka da kuma Faransa. 

Farfesa Achille Mbembe, malamin tarihi kuma masanin kimiyyar siyasa a jami’ar Witwatersrand a kasar Afirka ta Kudu
Farfesa Achille Mbembe, malamin tarihi kuma masanin kimiyyar siyasa a jami’ar Witwatersrand a kasar Afirka ta Kudu © Pierre-Édouard Deldique/RFI
Talla

Farfesa Achille Mbembe, malamin tarihi kuma masanin kimiyar siyasa a jami’ar Witwatersrand a kasar Afirka ta Kudu, ya bayyana wa RFI wasu daga cikin dalilan yawaitar juye-juyen mulki a kasashen renon Faransa. Ga dai zantawar da aka yi da shi. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.