Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bukaci jami’an tsaro da su gaggauta zakulo wadanda suke da hannu a rikicin Jihar Filato domin hukunta su, a daidai lokacin da kungiyoyi da dama ke bayyana damuwa da sake samun tashin hankali a jihar wadda tayi sanadiyar rasa dimbin rayuka.
Talla
Dangane da wannan rikici, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da tsohon ministan wasannin, Solomon Dalung wanda ya fito daga Jihar.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu