Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Fatahu Rahamaga kan batun tsagaita bude wuta a Sudan

Wallafawa ranar:

A yau alhamis ne yarjejeniyar tsagaita wuta  ta tsawon kwanaki 7  da bangarorin dake rikici da juna a kasar sudan suka rattabawa hannu ta fara aiki, bayan barkewar kazamin fada da manyan makamai da aka kwashe tsawon makwanni biyu ana yi da kuma ya yi sanadiyar rasa rayukan mutane sama da 500 wasu daruruwan dubbai suka tsere daga birnin na Khartum  

Wasu matan kenan da suke tserewa rikicin kasar su ta Sudan
Wasu matan kenan da suke tserewa rikicin kasar su ta Sudan REUTERS - MAHAMAT RAMADANE
Talla

Domin jin yadda mazauna birnin na khartum suka dau wannan mataki na tsagaita wuta Mahaman Salissou Hamisu ya tattauna da  Fatahu Rahamaga.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.