Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr Mustapha Zakari masanin muhalli dangane da girgizar kasa a Turkiya da Syria

Wallafawa ranar:

Adadin wadanda suka mutu sakamakon girgizar kasar  da  ta afkawa Turkiya da Syria ya haura mutane dubu 11, yayin da jami’an agaji ke cigaba da aikin ceto wadanda baraguzan gine-gine suka danne.Yanzu haka dai  akwai fargabar yawan wadanda suka mutu a girgizar kasar ka iya karuwa da adadi mai yawa, inda jami’an hukumar lafiya ta duniya suka yi hasashen yawan mamatan ka iya kaiwa mutane dubu 20. 

Masu aikin ceto na ci gaba da aikin laluben masu sauran numfashi karkashin baraguzai a Syria bayan girgiozar kasar da ta afka kasar.
Masu aikin ceto na ci gaba da aikin laluben masu sauran numfashi karkashin baraguzai a Syria bayan girgiozar kasar da ta afka kasar. © Kamran Jebreili / AP
Talla

Kan wannan iftila’i Nura Ado Suleiman ya tattauna da Dakta Mustapha Zakari Karkarna masanin Muhalli da kimiyyar hallitun da suke zagaye da shi a Jami'ar Bayero, kuma tsohon Kwamishinan Muhallin a Jihar Jigawa. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.