Alh. Mukhtar Hussain: Kan kaddamar da jirgin kasa a Lagos
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:17
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kaddamar da sabon aikin zirga-zirgar jiragen kasa da gwamnatin jihar Lagos ta yi domin inganta harkokin sufuri a jihar. Gwamnan Lagos Babajide Sanwo-Olu ya ce, idan an kammala aikin baki daya, jirgin zai rika dibar fasinjoji dubu 500 kowacce rana.
Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da al'ummar jihar ke shan bakar wahala sakamakon cinkoson ababen hawa musamman a ranakun aiki a jihar ta Lagos.
Dangane da wannan gagrumin aiki, Bashir Ibrahim Idris ya zanta da Mukhtar Hussain Jama’are, masanin tattalin arziki a Lagos.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu