Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Abbati Bako kan yadda AU ta sasanta rikicin kasar Habasha

Wallafawa ranar:

Majalisar Dinkin Duniya da manyan kasashe da dama cikinsu har da Amurka da Birtaniya sun yaba da rawar da kungiyar kasashen Afirka ta dauka na sasanta rikicin kasar Habasha, wanda tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo ya jagoranta a Afirka ta Kudu.

Wasu daga cikin dubban sojojin kasar Habasha da 'yan tawayen yankin Tigray suka kama.
Wasu daga cikin dubban sojojin kasar Habasha da 'yan tawayen yankin Tigray suka kama. © Finbarr O'Reilly / The New York Times
Talla

Masana na bayyana cewar wannan ya dada tabbatar da cewar 'yan Afirka na iya sasanta rikicin su ba tare da sanya hannu kasashen Yammacin duniya ba.

Dangane da wannan nasara, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Abbati Bako, mai sharhi akan siyasar duniya.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.