Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Usman Muhammed kan zaben shugabancin kasar Brazil

Wallafawa ranar:

Shugabannin kasashen duniya na ci gaba da aikewa da sakon taya murna ga zababben shugaban kasar Brazil Inacio Lula da Silva, wanda ya samu nasarar zaben kasar zagaye na biyu.

Sabon zabbaben shugaban Brazil kenan Lula da Silva
Sabon zabbaben shugaban Brazil kenan Lula da Silva AFP - CAIO GUATELLI
Talla

Lula wanda ya mulki Brazil na shekaru 10 a baya, ya taka rawa sosai wajen daga tattalin arzikin kasar da kuma sanya ta cikin jerin manyan kasashen da suka fi habakar tattalin arziki a duniya.

Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Usman Muhammed na Cibiyar Bunkasa Dimokiradiya dake Abuja akan nasarar Lula.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.