Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Isah Tafida Mafindi kan baiwa kananan hukumomi 'yancin kai a Najeriya

Wallafawa ranar:

Rahotanni daga Najeriya sun ce jihohi 25 sun yi watsi da aikin yiwa kundin tsarin mulkin kasar gyaran fuska, abin da zai baiwa kananan hukumomi damar cin gashin kansu ba tare da katsalandan daga gwamnoni ba.

Shugaban Najeriya Mohammadu Buhari
Shugaban Najeriya Mohammadu Buhari © Bashir Ahmad
Talla

Wannan mataki ya haifar da cece-kuce a tsakanin jama’a musamman wadanda ke bukatar ganin kananan hukumomin sun samu sakin mara domin gudanar da harkokin su.

Dangane da wannan dambarwa, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da tsohon dan siyasa, Alhaji Isah Tafida Mafindi.

Shiga alamar bsauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.