Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Malam Sani Ayouba kan taron muhalli na kasashen Afirka

Wallafawa ranar:

Taron Ministocin muhalli na kasashen Afirka tare da kungiyoyin kare muhalli da aka kammala a Kinshasa, ya sake jaddada bukatar karin kudade daga manyan kasashen duniya domin rage radadin gurbata muhallin da suke yi.

Masana kimiyya sun yi hasashen cewa matsalar fari ka iya kara ta'azzara a Afirka idan har ba a dauki matakin gaggawa kan sauyin yanayi ba.
Masana kimiyya sun yi hasashen cewa matsalar fari ka iya kara ta'azzara a Afirka idan har ba a dauki matakin gaggawa kan sauyin yanayi ba. AFP
Talla

Kudaden sun kunshi na taimako da kuma diyya saboda illar da kasashen Afirkan ke fuskanta.

Dangane da wannan matsayi, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Malam Sani Ayouba, na kungiyar Sakai ta matasan Afirka daga Jamhuriyar Nijar, na daya daga cikin wadanda suka halarci taron.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.