Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Ambasada Ibrahim Kazaure kan shirin yakin neman zabe a Najeriya

Wallafawa ranar:

Yayin da Jam’iyyun siyasar Najeriya ke shirin kaddamar da yakin neman zaben da zai gudana a shekara mai zuwa, hukumar zaben kasar ta gana da shugabannin addinai, domin janyo hankalin su, wajen ganin sun fadakar da jama’a kan yadda za a kaucewa tashe tashen hankula.

Hoton wasu matasa kenan bayan sanar da sakamakon zaben Najeriya na 2015 wanda shugaba mai ci Muhammadu Buhari ya yi nasara.
Hoton wasu matasa kenan bayan sanar da sakamakon zaben Najeriya na 2015 wanda shugaba mai ci Muhammadu Buhari ya yi nasara. AFP PHOTO / NICHOLE SOBECKI
Talla

Wadannan bangarori sun bukaci shugabannin Jam‘iyyu da 'yan takara da su ja kunnen magoya bayan su, ta yadda za su kaucewa kalaman batanci ko kuma tunzura jama'a.

Dangane da wannan matsayi, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Ambasada Ibrahim Kazaure, tsohon ministan ayyuka na musamman a Najeriya.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.