Bakonmu a Yau
Antonio Guterres kan alkawuran da manyan kasashen suka dauka game da sauyin yanayi
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:58
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Duniya Antonio Guterres ya bayyana fatan ganin an kawo karshen tsaiko da ake fuskanta dangane da batun fitar da cimaka daga Ukraine zuwa wasu kasashen Duniya.
Talla
Hakazalika manyan kasashen duniya sun cika alkawura da suka dauka na bayar da tasu gudun mowa ga kasashe matalauta a yakin da dumammar yanayi ta yiwa illa.
Guterres na fadar haka ne yayin tattaunawa da RFI.
Latsa alamar sauti domin sauraron fassarar kalaman nasa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu