Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Alkassoum Abdurrahmane kan shirin kasashen Nijar da Burkina Faso na magance matsalar tsaro

Wallafawa ranar:

Shugaban Burkina Faso Kanar Henri Sandaogo Damiba ya ziyarci Jamhuriyar Nijar inda ya gana da takwaransa Bazoum Mohammed akan matsalolin tsaron da suka addabi kan iyakokinsu.

Shugaban Burkina Faso Kanar Henri Sandaogo Damiba da shugaban Nijar Bazoum Mohammed
Shugaban Burkina Faso Kanar Henri Sandaogo Damiba da shugaban Nijar Bazoum Mohammed © rfi
Talla

Dangane da tasirin wannan ziyarar da kuma matsayin da shugabannin suka dauka domin aiki tare, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da  Alkassoum Abdurrahmane, masanin harkar tsaro.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.