Abubakar Sadiq kan rushewar gine-gine da ya yi ajalin mutum 86 a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:46
Hukumomin Najeriya sun sanar da cewar mutane 86 suka mutu sakamakon rushewar gine gine a biranen kasar cikin watanni 10 da suka gabata, abinda ke nuna karuwar matsalar gini da kuma rashin ingancin sa.
Daga cikin wannan adadi harda bene mai hawa 21 da ya rushe a Lagos, wanda kwararru ke sanya ido wajen gina shi.
Wannan matsala ta sanya kwamishinan kula da gine gine na jihar Lagos, Jide Idris aje mukaminsa.
Dangane da wannan matsala mai tada hankali, Bashir Ibrahim ya tattauna da Malam Idris Abubakar Sadiq, mataimakin shugaba na 3 na kungiyar masu kula da gine gine a Najeriya.
Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu